Gwamnatin Tarayya Ta Kirkiro Sabuwar Ma’aikata, Ta Nada Shugaba
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya tabbatar da kirkirar sabuwar ma'aikatar gwamnati mai suna Nigeria Data Protection Bureau, NDPB.
Kirkirar ma'aikatar ta samo asali ne daga bukatar yin hakan da Ministan Ma'aikatar Sadarwa, Dr. Isah Ali!-->!-->!-->…