Kwanan Nan CBN Zai Fara Baiwa ‘Yan NPower Bashin Yin Sana’a – Minista Sadiya
Gwamnatin Tarayya ta baiyana cewa 'yan NPower wadanda suka kammala shirin a Batch A da B da suka kai mutum dubu 300 ne zasu karbi bashi daga Babban Bankin Najeriya, CBN, bayan an koya musu sana’o’i.
Ministar Aiyukan Jinkai, Sadiya Umar!-->!-->!-->…