Wani Mutum Na Neman A Sakar Masa Matarsa Saboda Tsananin Kyanta
Wani mutum dan shekara 40 a duniya mai suna Arnold Masuka ya bukaci karamar kotu da ke Lusaka a kasar Zambia da ta warware auren da ke tsakaninsa da matarsa mai suna Hilda Mleya saboda tsananin kyan da take da shi.
Wani rahoto da!-->!-->!-->…