Gwamna Wike Ya Bayar Da Gudunmawar Motocin Bus 25 Don Tallen ‘Yan Takarar PDP A Benue
Gwaman Jihar Rivers, Nyesom Wike ya bayar da gudunmawar motocin bus domin tallafawa tallen ‘yan takarkarun jam’iyyar PDP a Jihar Benue a tallen ‘yan takarkarun domin babban zaben 2023.
Takwaran Wike, Gwamnan Jihar Benue, Samuel Ortom ne!-->!-->!-->…