El-Rufa’i Zai Haɗa Faɗa Tsakanin Tinubu Da Shettima – Shehu Sani
Babban ɗan jam’iyyar PDP, Sanata Shehu Sani ya yi hasashen cewa, tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufa’i zai iya jawo rigima tsakanin Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima
Da yake magana a!-->!-->!-->…