Hatsari A Titin Kano Zuwa Kaduna Ya Laƙume Rayuka 600 Da Jiwa Mutane 2,310 Raunuka Cikin Watanni 6
Sama da mutane 600 ne suka mutu sanadiyyar hatsarurruka a kan titin Kano zuwa Kaduna a tsakanin watanin Janairu da Yunin wannan shekara.
Assistant Corps Marshal da ke kula da Yanki na Ɗaya na Hukumar Kiyaye Hatsarurruka ta Ƙasa, Dr.!-->!-->!-->…