Za A Yanke Hukuncin Kisa Ga Masu Fyade A Jigawa
Gwamnatin Jihar Jigawa ta ce duk wanda aka kama da laifin aikata fyade ga yarinyar da ke kasa da shekaru 10 za a yanke masa hukuncin kisa.
Gwamnatin jihar ta ce ta amince da hukuncin kisan ne a kan wadanda suke cin zarafin kananan yara!-->!-->!-->…