An Harbe Ƴan Shi’a 6, Yayinda Da Dama Suka Sami Raunuka A Zaria
Mambobin ƙungiyar Islamic Movement in Nigeria (IMN) waɗanda aka fi sani da ƴan Shi'a da ba su gaza 6 ba ne aka rawaito an kashe yayinda waɗanda ba a tantance ba suka tsira da munanan raunuka a lokacin da suke yin muzaharar ranar Ashura a!-->…