Mafi Yawan Shugabannin Najeriya Suna Da Ƙarancin Sanin Mene Ne Ci Gaba – Obasanjo
A ranar Litinin da ta gabata, tsohon Shugaban Ƙasa, Obasanjo ya kushe shugabannin Najeriya inda ya ce, mafi yawansu ba su da komai a kansu game da al’amuran samar da ci gaban al’umma.
Obasanjo ya yi wannan magana ne a Abuja lokacin da!-->!-->!-->…