SHUGABANCIN NIJERIYA 2023: Takarar Gwamna Badaru A Jam’iyyar APC
Daga: Ahmed Ilallah
Ta tabbata a wannan karon ma Gwamnan Jigawa mai barin gado zai yi takarar shugabancin kasar Nijeriya, amma fa akasarin takarkarin da wayanda ya gada suka yi a baya tamkar taka-kara ne, kusan cewar babu wani tasiri da!-->!-->!-->…