‘Yan Siyasa Masu Siyan Katin Zabe Na Bata Lokacinsu Ne Kawai, In Ji INEC
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC ta ce siyan katin zabe da ake zargin wasu a Arewacin Najeriya da yi aikin kawai ne da ba zai anfanar da su da komai ba.
Mai Magana da Yawun INEC, Festus Okoye ne ya bayyana hakan a tattaunawar!-->!-->!-->…