Rikici Ya Tilasata Wa Dubban ‘Yan Sudan Ta Kudu Guduwa Sudan
A kalla mutane 1,700 ne suka tsere wa rikicin da ke faruwa tsakanin bangaren sojoji a arewacin Sudan Ta Kudu kusa da kogin Nile wanda ya gangaro cikin Sudan, kamar yadda gidan jaridar Sudan din Suna ya rawaito.
Hukumar Unicef, ta ce!-->!-->!-->…