DSS Ta Kama Jami’in Gwamnati Da Karkatar Da Kayan Tallafin Rage Raɗaɗi
Rundunar Tsaro ta Farin Kaya, DSS, ta kama wani ma’aikacin Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Jihar Nasarawa da wasu mutane da yake aiki da su, bisa zargin karkatar da kayan tallafin da aka tanadarwa talakawan da ke cikin matsatsi.
Ana!-->!-->!-->…