Abin Da Zai Sa Sabon Shugaban Kasa Ya Fadi Bayan Wa’adi Daya A Mulki – El-Rufa’i
Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufa’i ya bayyana cewa magance matsalar tallafin mai, da canjin kudaden waje domin a farfado da tattalin arzikin Najeriya zai iya jawowa shugaban kasa mai zuwa rasa damarsa a karo na biyu idan ya nemi zabe.
!-->!-->…