‘Yansanda A Zamfara Sun Kama Masu Ci Da Siyar Da Naman Mutane
‘Yansanda a jihar Zamfara sun kama mutane 8 da ake zargi da aikata babban laifi da yake jawo kisa, ta’ammali da sassan jikin mutane, tsafi, sata da kuma lalata wayar wutar lantarki.
Bayanan yanda aka kama wadanda ake zargin ya zo ne a!-->!-->!-->…