Majalissar Zamfara Na Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamna Mahdi Aliyu Gusau
Majalissar Dokoki ta jihar Zamfara ta fara yunkurin tsige mataimakin gwamnan jihar, Barrister Mahdi Aliyu Gusau.
Wannan na zuwa ne a ranar Juma'a lokacin da Babban Daraktan Hulda da 'Yanjarida na majalissar, Malam Mustapha Jafaru Kaura!-->!-->!-->…