Tunisia Ta Fitar Da Najeriya Daga Gasar Cin Kofin Afirka
Tunisia ta fitar da Najeriya daga gasar cin kofin Afirka a Kamaru, inda ta samu sa'ar Super Eagles da ci 1 - 0.
Tunisia yanzu za ta hadu da Burkina Faso a kwata fainal.
Najeriya ta buga kusan rabin wasan ne da mutum 10 bayan Alex!-->!-->!-->!-->!-->…