Zan Bai Wa Fannin Tattalin Arziki Muhimmanci – Dan Takarar Gwamnan Jigawa Na APC
Dan takarar gwamnan Jihar Jigawa na jam'iyyar APC, Umar Namadi, ya ce babban burinsa idan ya ci zaben shi ne ya bunkasa tattalin arzikin jihar.
Ya bayyana haka ne a hira ta musamman da BBC Hausa.
"Abin da ya ba ni kwarin gwiwa na!-->!-->!-->!-->!-->…