Ruwan Da Ke Karkashin Kasa Ya Ishi Duniya Baki Daya
Majalisar Dinkin Duniya ta jadadda cewa albarkar ruwa da ke kwance a karkashin kasa, wanda Dan Adam zai iya shan sa cikin koshin lafiya, na da matukar yawan da zai ishi al’ummar duniya matukar aka bi hanyoyin da suka dace.
Asusun!-->!-->!-->…