Wutar Lantarki Ta Kashe Mutane 11, Ta Kuma Jiwa Wasu Da Dama Raunuka A Zaria
A kalla mutane 11 ne wutar lantarki ta kashe har lahira, yayin da wasu da dama suka samu raunuka a Karamar Hukumar Zaria da ke Jihar Kaduna.
Hatsarin ya faru ne a ranar Laraba da rana a yankin Gwargwaje na karamar hukumar, inda ya jawo!-->!-->!-->…