‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Wani Tsohon Mataimakin Gwamna
‘Yan bindiga sun yi garkuwa da tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Nasarawa, Farfesa Onje Gye-Wado a garinsu na Gwagi da ke yankin Karamar Hukumar Wamba da sanyin safiyar yau Juma’a.
Wata majiya daga iyalan wanda tsohon Mataimakin Gwamnan!-->!-->!-->…