Najeriya Na Bukatar Karuwar ‘Yan Tawaye Domin Ta Samu Cigaba – Obasanjo
Tsohon Shugaban Kasa Olusegun Obasanjo ya ce, Najeriya na bukatar mutanen kirki su zama 'yan tawaye domin su ciyar da ita gaba.
Obasanjo ya ce, mutanen da suke gudanar da rayuwa cikin gaskiya da amana ya kamata su zama 'yan tawaye, inda!-->!-->!-->…