Ƴan Bindiga Sun Kashe Babban Malami, Manoma 5, Sun Yi Garkuwa Da Mutum 40 A Kaduna
Wasu ƴanbindiga sun kashe manoma aƙalla shida ciki har da Mataimakin Shugaban Ƙungiyar Izala, Malam Yakubu Bugai a Ƙaramar Hukumar Birnin Gwari da ke Jihar Kaduna.
Haka kuma, an rawaito cewa, ƴanbindigar sun kuma yi garkuwa da mutane!-->!-->!-->…