‘Yan Sanda Sun Kashe ‘Yan IPOB A Ebonyi, Sun Kwato Makamai Da Dama
Rundunar 'yan sandan jihar Ebonyi ta ce, ta kashe mambobin kungiyar da ke fafutukar kafa kasar Biafra wato IPOB, a musayar wutar da suka yi a jiya Laraba.
Jaridar vanguard ta rawaito cewa an kuma kai samame sansanin 'yan IPOB din, inda!-->!-->!-->…