Ƴansanda Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane A Kaduna
Rundunar Ƴansanda Reshen Jihar Kaduna ta kama wani mai suna Bello Muhammad mai shekaru 28 ɗan asalin Jihar Zamfara da ake zargi da yin garkuwa da mutane tare da ƙwato naira miliyan 2 da ake zargin ya karɓa ne daga iyalan waɗanda yake!-->…