Wata Ƙungiya Mai Sanya Ido Kan Zaɓe Ta Tona Asirin Badaƙalar Zaɓen Jihar Edo
Kungiyar ci gaban al’umma ta Yiaga Africa ta caccaki sakamakon zaɓen gwamnan jihar Edo da aka gudanar a ranar Asabar, tana mai cewa zaɓen ya gaza cika ƙa’idar gaskiya da amana.
Cikin wata sanarwa da ta fitar a yau Litinin, wadda!-->!-->!-->…