Dalilin INEC Na Ɗage Zaɓen Gwamnoni Da ‘Yan Majalisun Jihohi
Hukumar Zaɓe ta Najeriya INEC ta ɗage zaɓen gwamnoni da na 'yan majalisar dokokin jihohi da mako guda, wato zuwa 18 ga watan Maris.
INEC ta tabbatar wa da BBC ɗage zaɓen, bayan wani taron gaggawa da manyan jami'an hukumar suka yi a!-->!-->!-->…