Waɗanda Ruwa Ya Cinye A Maiduguri Na Zanga-Zanga Kan Rashin Abinci Da Tallafi
Daruruwan mutanen da ambaliyar ruwa ta raba da muhallansu a Maiduguri, Jihar Borno, sun yi zanga-zanga yau kan rashin abinci da kayan tallafi bayan ambaliyar da ta auku ranar 9 ga Satumba, 2024.
Ambaliyar ta raba sama da mutum miliyan!-->!-->!-->…