An Kori Malaman Jami’a Biyu Saboda Zargin Aikata Baɗala
Shugaban Jami’ar Abuja, Farfesa Abdulrasheed Na’Allah ya ce, jami’ar ta kori malamanta guda biyu saboda zarginsu da aikata baɗala a kwanan nan.
Shugaban ya kuma faɗawa wakilin jaridar PUNCH cewa, jami’ar ta tsara wata kafa ta musamman!-->!-->!-->…