For real, reliable, and timely news updates on national and global events.

YANZU-YANZU: Buhari Ya Goyi Bayan APC Ta Fitar Da Ɗan Takarar Shugaban Ƙasa Daga Kudu

Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya goyi bayan miƙa mulkin Najeriya ga yankin a shekarar 2023.

Ya baiyana hakan ne a daren nan lokacin da yake cin abinci dare da masu neman jam’iyyar APC ta tsayar da su takarar Shugaban Ƙasa.

An yi wannan taron cin abincin dare ne a fadar Shugaban Ƙasa da ke Aso Rock Villa, Abuja.

Akwai ƙarin bayani…..

Comments
Loading...